Tehran (IQNA) Majalisar kur'ani mai tsarki ta birnin Sharjah na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, a halin yanzu tana baje kolin kur'ani mai girma da ba kasafai ake rubutawa a jikin ganyen dabino ba.
Lambar Labari: 3487576 Ranar Watsawa : 2022/07/21
Tehran (IQNA) Sultan Ibn Muhammad Al-Qasimi, mai mulkin Sharjah a Hadaddiyar Daular Larabawa, ya ba da gudummawar kur’ani na tarihi guda 93 da ba kasafai ake samun su ba ga majalisar kur’ani mai tsarki ta wannan birni.
Lambar Labari: 3487482 Ranar Watsawa : 2022/06/29
Tehran (IQNA) An nuna kur'ani mai tsarki da aka rubuta da zinare tun karni na 12 a wajen baje kolin na Sharjah a Hadaddiyar Daular Larabawa.
Lambar Labari: 3486550 Ranar Watsawa : 2021/11/13